Skip to content
Zabura 107:17-20

Zabura 107:17-20

17
Waɗansu suka zama wawaye ta wurin hanyoyinsu na tayarwa suka kuwa sha wahala saboda laifofinsu.
18
Ba su so su ga abinci ba suka kuwa kai bakin mutuwa.
19
Sa’an nan suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuwa cece su daga damuwarsu.
20
Ya ba da umarninsa ya kuma warkar da su ya kuɓutar da su daga kabari.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options