Skip to content
Zabura 104:27-30

Zabura 104:27-30

27
Waɗannan duka suna dogara gare ka don ka ba su abincinsu a daidai lokaci.
28
Sa’ad da ba su da shi, sai su tattara shi; sa’ad da ka buɗe hannunka, sukan ƙoshi da abubuwa masu kyau.
29
Sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai su razana; sa’ad da ka ɗauke numfashinsu, sai su mutu su kuma koma ga ƙura.
30
Sa’ad da ka aika da Ruhunka, sai su halittu, su kuma sabunta fuskar duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options