Zabura 104:27-30
27
Waɗannan duka suna dogara gare ka don ka ba su abincinsu a daidai lokaci.
28
Sa’ad da ba su da shi, sai su tattara shi; sa’ad da ka buɗe hannunka, sukan ƙoshi da abubuwa masu kyau.
29
Sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai su razana; sa’ad da ka ɗauke numfashinsu, sai su mutu su kuma koma ga ƙura.
30
Sa’ad da ka aika da Ruhunka, sai su halittu, su kuma sabunta fuskar duniya.
Settings