Zabura 104:19-23
19
Wata ne ke ƙididdigar lokuta, rana kuma ta san sa’ad da za tă fāɗi.
20
Ka yi duhu, sai ya zama dare, sai dukan namun jeji a kurmi suka fito a maƙe.
21
Zakoki sun yi ruri sa’ad da suke farauta suna kuma neman abincinsu daga Allah.
22
Rana ta fito, sai suka koma shiru; suka koma suka kwanta a kogwanninsu.
23
Mutum yakan tafi aikinsa, zuwa wurin aikinsa har yamma.
Settings