16
Ubangiji Sarkin har abada abadin ne; al’ummai za su hallaka daga ƙasarsa.
17
Kakan ji, ya Ubangiji sha’awar mai shan wahala; kakan ƙarfafa su, ka kuma saurari kukansu,
18
kana kāre marayu da waɗanda aka danne, domin mutum, wanda yake na duniya kada ƙara haddasa wata razana.