Skip to content
Karin Magana 8:1-4

Karin Magana 8:1-4

1
Hikima ba ta yin kira ne? Fahimi ba ya tā da muryarsa ne?
2
A ƙwanƙoli a kan hanya, inda hanyoyi suka haɗu, ta ɗauki matsayinta;
3
kusa da ƙofofin shiga cikin birni, a mashigai, ta tā da murya,
4
“Gare ku, ya mutane, nake kira; na tā da muryata ga dukan ’yan adam.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options