Skip to content
Karin Magana 7:23-27

Karin Magana 7:23-27

23
sai da kibiya ta soki hantarsa, kamar tsuntsun da ya ruga cikin tarko, ba tare da sani zai zama sanadin ransa ba.
24
Yanzu fa, ’ya’yana, ku saurare ni; ku kasa kunne ga abin da nake faɗa.
25
Kada ku bar zuciyarku ta juya zuwa hanyoyinta ko ku kauce zuwa hanyoyinta.
26
Ta zama sanadin fāɗuwar yawanci; kisan da ta yi ba ta ƙidayuwa.
27
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options