Skip to content
Karin Magana 5:22-23

Karin Magana 5:22-23

22
Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
23
Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options