Skip to content
Karin Magana 2:4-6

Karin Magana 2:4-6

4
in ka neme shi yadda ake neman azurfa ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya,
5
to, za ka gane tsoron Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
6
Gama Ubangiji yana ba da hikima, daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options