Skip to content
Karin Magana 2:1-6

Karin Magana 2:1-6

1
Ɗana, in ka yarda da kalmomina ka kuma ajiye umarnaina a cikinka,
2
kana kasa kunne ga abin da yake na hikima, kana kuma yin ƙoƙari ka fahimce shi,
3
in kuma ka kira ga tsinkaya ka kuma kira da ƙarfi don ganewa,
4
in ka neme shi yadda ake neman azurfa ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya,
5
to, za ka gane tsoron Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
6
Gama Ubangiji yana ba da hikima, daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options