मुख्य सामग्री पर जाएँ
Karin Magana 2:1-5

Karin Magana 2:1-5

1
Ɗana, in ka yarda da kalmomina ka kuma ajiye umarnaina a cikinka,
2
kana kasa kunne ga abin da yake na hikima, kana kuma yin ƙoƙari ka fahimce shi,
3
in kuma ka kira ga tsinkaya ka kuma kira da ƙarfi don ganewa,
4
in ka neme shi yadda ake neman azurfa ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya,
5
to, za ka gane tsoron Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options