Karin Magana 1:28-31
28
“Sa’an nan za su kira gare ni amma ba zan amsa ba; za su neme ni amma ba za su same ni ba.
29
Da yake sun ƙi sani ba su kuwa zaɓi tsoron Ubangiji ba,
30
da yake ba su karɓi shawarata ba suka kuwa yi kunnen ƙashi ga tsawatata,
31
za su sami sakayyar abubuwan da suka yi su kuma ƙoshi da sakayyar makircinsu.
Settings