Skip to content
Ƙidaya 7:48-50

Ƙidaya 7:48-50

48
A rana ta bakwai, Elishama ɗan Ammihud, shugaban mutanen Efraim, ya kawo hadayarsa.
49
Hadayar da ya kawo ita ce, faranti guda ɗaya na azurfa, nauyinsa shekel ɗari ɗaya da talatin, da kuma daro na yayyafawa na azurfa, nauyinsa shekel saba’in, dukan biyu, an auna su bisa ga ma’aunin shekel na tsattsarkan wuri, kowannensu cike da lallausan gari, haɗe da mai kamar hadaya ta gari;
50
kwanon zinariya ɗaya mai nauyin shekel goma, cike da turaren hayaƙi;
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options