Skip to content
Ƙidaya 7:10-11

Ƙidaya 7:10-11

10
Sa’ad da aka shafe bagaden da mai, sai shugabannin suka kawo hadayunsu saboda keɓewarsa, suka miƙa su a bagaden.
11
Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa Musa cewa, “Kowace rana, shugaba guda zai kawo hadayarsa saboda keɓewar bagade.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options