Skip to content
Ƙidaya 7:10-11

Ƙidaya 7:10-11

10
Sa’ad da aka shafe bagaden da mai, sai shugabannin suka kawo hadayunsu saboda keɓewarsa, suka miƙa su a bagaden.
11
Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa Musa cewa, “Kowace rana, shugaba guda zai kawo hadayarsa saboda keɓewar bagade.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options