Skip to content
Ƙidaya 5:2-3

Ƙidaya 5:2-3

2
“Ka umarci Isra’ilawa su kori duk wanda yake da ciwon fatan jiki, ko mai ɗiga na kowane iri, ko wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, daga cikin sansani.
3
Ka kori maza da mata ma; ka kai su bayan sansani domin kada su ƙazantar da sansani inda nake zama a cikinsu.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options