Skip to content
Ƙidaya 5:1-3

Ƙidaya 5:1-3

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka umarci Isra’ilawa su kori duk wanda yake da ciwon fatan jiki, ko mai ɗiga na kowane iri, ko wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, daga cikin sansani.
3
Ka kori maza da mata ma; ka kai su bayan sansani domin kada su ƙazantar da sansani inda nake zama a cikinsu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options