Skip to content
Ƙidaya 35:26-27

Ƙidaya 35:26-27

26
“ ‘Amma in wanda ake zargin ya kuskura ya fita, ya kai iyakar birnin mafaka wadda ya gudu ya je,
27
idan mai bin hakkin jinin ya same shi a bayan gari, mai bin hakkin jinin zai iya kashe mai kisankai ɗin ba tare da wani laifi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options