Skip to content
Ƙidaya 35:21-22

Ƙidaya 35:21-22

21
ko kuwa saboda ƙiyayya ya naushe shi har ya mutu, sai a kashe wannan mutumin da ya yi haka; shi mai kisankai ne. Sai mai bin hakkin jini yă kashe mai kisankan in ya same shi.
22
“ ‘Amma in cikin tsautsayi ne ya soke shi, ba don ƙiyayya ba, ko kuma ya jefe shi, ba da gangan ba,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options