דלג לתוכן
Ƙidaya 35:1-2

Ƙidaya 35:1-2

1
A filayen Mowab, wajen Urdun, ɗaura da Yeriko, Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
2
“Ka umarci Isra’ilawa su ba wa Lawiyawa garuruwan da za su zauna a ciki daga cikin gādon da Isra’ilawa za su mallaka. A kuma ba su wurin kiwo kewaye da garuruwan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options