Ƙidaya 33:55-56
55
“ ‘Amma in ba ku kori mazaunan ƙasar ba, waɗanda kuka bari su ci gaba da zama, za su zama muku hakki a idanunku, da kuma ƙayayyuwa a bayanku. Za su ba ku wahala a ƙasar da kuke zama.
56
Sa’an nan kuwa zan yi muku abin da na shirya yin musu.’ ”