Skip to content
Ƙidaya 33:51-52

Ƙidaya 33:51-52

51
“Ka gaya wa Isra’ilawa cewa, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
52
ku kori dukan mazaunan ƙasar a gabanku. Ku rurrushe sassaƙaƙƙun duwatsu, da siffofinsu na zubi, ku kuma rurrushe dukan masujadansu na kan tudu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options