Ƙidaya 27:8-11
8
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga ’yarsa.
9
In ba shi da diya, sai a ba wa ’yan’uwansa gādonsa.
10
In ba shi da ’yan’uwa, a ba da gādonsa ga ’yan’uwan mahaifinsa.
11
In mahaifinsa ba shi da ’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’ ”
Settings