Skip to content
Ƙidaya 26:1-2

Ƙidaya 26:1-2

1
Bayan annobar, sai Ubangiji ya yi magana da Musa da Eleyazar ɗan Haruna, firist ya ce,
2
“Ku ƙidaya dukan jama’ar Isra’ila daga mai shekaru ashirin zuwa gaba da za su iya aikin sojan Isra’ila.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options