Skip to content
Ƙidaya 25:16-18

Ƙidaya 25:16-18

16
Ubangiji ya ce wa Musa,
17
“Ka ɗauki Midiyawa a matsayin abokan gāba, ka kuma kashe su,
18
gama sun ɗauke ku a matsayin abokan gāba, sa’ad da suka ruɗe ku a kan al’amuran Feyor da ’yar’uwarsu Kozbi ’yar shugaban Midiyawa, macen da aka kashe a annoba ta dalili Feyor.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options