Skip to content
Ƙidaya 25:14-15

Ƙidaya 25:14-15

14
Sunan mutumin Isra’ilan da aka kashe tare da macen nan Bamidiyana kuwa Zimri ne, ɗan Salu, shugaban mutanen Simeyon.
15
Sunan macen nan Bamidiyana da aka kashe kuwa Kozbi ne, ’yar Zur, wani basaraken iyalin Midiyawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options