Skip to content
Ƙidaya 25:12-13

Ƙidaya 25:12-13

12
Saboda haka ka faɗa masa cewa zan yi alkawarin salama da shi.
13
Shi da zuriyarsa za su kasance da alkawari na zama firist har abada, saboda kishinsa domin ɗaukakar Allahnsa, ya kuma yi kafara domin Isra’ilawa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options