Skip to content
Ƙidaya 25:10-12

Ƙidaya 25:10-12

10
Ubangiji ya ce wa Musa,
11
“Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya kawar da fushina daga Isra’ilawa; saboda ya yi kishi irin nawa a gabansu, don haka saboda ɗaukakata ban kawo ƙarshensu ba.
12
Saboda haka ka faɗa masa cewa zan yi alkawarin salama da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options