Skip to content
Ƙidaya 25:1-2

Ƙidaya 25:1-2

1
Lokacin da Isra’ila suke a sansani a Shittim, sai maza suka fara yin lalata da matan Mowabawa,
2
waɗanda suka gayyace su zuwa wajen hadayu na allolinsu. Mutane suka ci suka kuma yi wa waɗannan alloli sujada.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options