Skip to content
Ƙidaya 24:17-19

Ƙidaya 24:17-19

17
“Na gan shi, amma ba yanzu ba; na hange shi, amma ba kusa ba. Tauraro zai fito daga Yaƙub; sandan mulki zai fito daga Isra’ila. Zai ragargaje goshin Mowab, kawunan dukan ’ya’yan Set.
18
Za a ci Edom da yaƙi; za a ci Seyir, abokiyar gābanta, amma Isra’ila zai ƙara ƙarfi.
19
Mai mulki zai fito daga Yaƙub yă hallaka waɗanda suka ragu a birnin.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options