Skip to content
Ƙidaya 23:25-26

Ƙidaya 23:25-26

25
Sai Balak ya ce wa Bala’am, “Kada ka la’anta su, kada kuma ka sa musu albarka!”
26
Bala’am amsa ya ce, “Ban faɗa maka zan yi kaɗai abin da Ubangiji ya ce ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options