Ƙidaya 23:19-20
19
Allah ba mutum ba ne, da zai yi ƙarya, shi ba ɗan mutum ba ne, da zai canja tunaninsa. Yana maganar abin da ba zai iya aikata ba ne? Yakan kuma yi alkawarin da ba zai iya cikawa ba?
20
Na karɓi umarni in sa albarka; na kuwa sa albarka, ba zan iya janye ta ba.