Skip to content
Ƙidaya 22:2-3

Ƙidaya 22:2-3

2
To, fa, Balak ɗan Ziffor ya ga duk abin da Isra’ila suka yi da Amoriyawa.
3
Sai Mowab ya firgita ƙwarai saboda yawan mutanen. Tsoron Isra’ilawa ya kama su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options