Skip to content
Ƙidaya 20:25-28

Ƙidaya 20:25-28

25
Ka kawo Haruna da ɗansa Eleyazar, ka kai su a bisan Dutsen Hor.
26
Ka tuɓe taguwar Haruna ka sa wa ɗansa Eleyazar, gama Haruna zai rasu a can.”
27
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarta. Suka hau Dutsen Hor a idon dukan jama’a.
28
Musa ya tuɓe taguwar Haruna, ya kuma sa wa Eleyazar ɗan Haruna. Nan kuwa Haruna ya mutu a bisa dutsen. Sa’an nan Musa da Eleyazar suka sauka daga dutsen,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options