Skip to content
Ƙidaya 2:1-2

Umarnin Shirya Sansani

Ƙidaya 2:1-2
1
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
2
“Duk sa’ad da Isra’ilawa suka yi sansani, kowane mutum zai sauka a inda tutar ƙungiyar kabilarsa take. Sansanin zai kasance a kewaye da Tentin Sujada.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options