Skip to content
Ƙidaya 16:6-7

Ƙidaya 16:6-7

6
Kai Kora da ƙungiyarka, gobe, za ku ɗauki farantai,
7
ku zuba wuta a ciki, ku kuma zuba musu turaren wuta a gaban Ubangiji. Sa’an nan wanda Ubangiji ya zaɓa a tsakaninmu sh ne mai tsarki. Ku Lawiyawa ku ne kuka wuce gona da iri!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options