Skip to content
Ƙidaya 11:7-9

Ƙidaya 11:7-9

7
Manna kuwa kamar tsabar riɗi take, kamanninta kuma kamar ƙaro ne.
8
Mutane sukan fita su tattara ta, su niƙa a dutsen niƙa, ko kuwa su daka a turmi. Su dafa, ko su yi waina da ita. Ɗanɗanonta yakan yi kamar abin da aka yi da man zaitun.
9
Sa’ad da raɓa tana saukowa da dad dare a kan sansani, Manna ma takan sauko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options