Skip to content
Mattiyu 9:6-7

Mattiyu 9:6-7

6
Amma don ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
7
Mutumin kuwa ya tashi ya tafi gida.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options