Skip to content
Mattiyu 8:5-6

Mattiyu 8:5-6

5
Da Yesu ya shiga Kafarnahum, sai wani jarumi ya zo wurinsa, yana neman taimako.
6
Ya ce, “Ubangiji, bawana yana kwance a gida shanyayye, yana kuma shan azaba ƙwarai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options