Mattiyu 8:29-31
29
Suka yi ihu suka ce, “Me ya haɗa ka da mu, Ɗan Allah?” Ka zo ne nan don ka ji mana kafin lokaci yă yi?
30
Nesa kaɗan da su kuwa akwai babban garken aladu da yake kiwo.
31
Aljanun suka roƙi Yesu suka ce, “In ka fitar da mu, tura mu cikin garken aladun nan.”