Skip to content
Mattiyu 5:11-12

Mattiyu 5:11-12

11
“Masu albarka ne ku, sa’ad da mutane suke zaginku, suna tsananta muku, suna kuma faɗin kowace irin muguwar magana a kanku saboda ni.
12
Ku yi murna ku kuma yi farin ciki, domin ladarku mai yawa ne a sama, gama haka suka tsananta wa annabawan da suka riga ku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options