Skip to content
Mattiyu 4:12-13

Mattiyu 4:12-13

12
Da Yesu ya ji labari cewa an kulle Yohanna a kurkuku, sai ya koma zuwa Galili.
13
Ya bar Nazaret, ya je ya zauna a Kafarnahum, wadda take a bakin tafki wajen Zebulun da Naftali
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options