Skip to content
Mattiyu 4:1-4

Mattiyu 4:1-4

1
Sa’an nan Ruhu ya kai Yesu cikin hamada don Iblis yă gwada shi.
2
Bayan ya yi azumi yini arba’in da kuma dare arba’in, sai ya ji yunwa.
3
Sai mai gwajin ya zo wurinsa ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, ka ce wa duwatsun nan su zama burodi.”
4
Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake cewa, ‘Ba da abinci kaɗai mutum yake rayuwa ba, sai dai da kowace kalmar da take fitowa daga bakin Allah.’”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options