Skip to content
Mattiyu 28:12-13

Mattiyu 28:12-13

12
Da manyan firistoci da dattawa suka taru, sai suka ƙulla wata dabara, suka ba wa sojojin kuɗi mai yawa.
13
Suka ce musu, “Ku, za ku ce, ‘Almajiransa ne sun zo da dare suka sace shi, lokacin da muke barci.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options