Skip to content
Mattiyu 27:39-40

Mattiyu 27:39-40

39
Masu wucewa, suka zazzage shi, suna kaɗa kai,
40
suna cewa, “Kai da za ka rushe haikali, ka kuma gina shi cikin kwana uku, ceci kanka mana! In kai Ɗan Allah ne, ka sauka daga gicciyen!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options