Skip to content
Mattiyu 27:16-17

Mattiyu 27:16-17

16
To, a wannan lokaci kuwa suna da wani shahararren ɗan kurkuku da ake kira Barabbas.
17
Saboda haka da taron suka taru, sai Bilatus ya tambaye su ya ce, “Wane ne a cikinsu kuke so in sakar muku. Barabbas ko Yesu wanda ake kira Kiristi?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options