Skip to content
Mattiyu 26:10-12

Mattiyu 26:10-12

10
Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
11
Matalauta za su kasance tare da ku kullum, amma ni ba zan kasance tare da ku kullum ba.
12
Sa’ad da ta zuba turaren nan a jikina, ta shirya ni ne don jana’izata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options