Mattiyu 26:10-12
10
Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
11
Matalauta za su kasance tare da ku kullum, amma ni ba zan kasance tare da ku kullum ba.
12
Sa’ad da ta zuba turaren nan a jikina, ta shirya ni ne don jana’izata.