Skip to content
Mattiyu 25:32-33

Mattiyu 25:32-33

32
Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
33
Zai sa tumaki a damansa, awaki kuma a hagunsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options