Skip to content
Mattiyu 25:24-25

Mattiyu 25:24-25

24
“Sa’an nan mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ya zo. Ya ce, ‘Maigida, na san cewa kai mutum ne mai wuyan sha’ani, kana girbi inda ba ka shuka ba, kana kuma tara inda ba ka yafa iri ba.
25
Saboda haka na ji tsoro, na je na ɓoye talentinka a ƙasa. Ga abinka.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options