Skip to content
Mattiyu 22:8-10

Mattiyu 22:8-10

8
“Sa’an nan ya ce wa bayinsa, ‘Bikin aure fa ya shiryu, sai dai mutanen da na gayyata ba su dace ba.
9
Ku bi titi-titi ku gayyato duk waɗanda kuka gani, su zo bikin.’
10
Saboda haka bayin suka bi titi-titi, suka tattaro duk mutanen da suka samu, masu kirki da marasa kirki, zauren bikin ya cika makil da baƙi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options