Mattiyu 20:11-12
11
Sa’ad da suka karɓa, sai suka fara yin gunaguni a kan mai gonar.
12
Suna cewa, ‘Waɗannan mutanen da aka ɗauka a ƙarshe sun yi aikin sa’a ɗaya ne kawai, ka kuma mai da su daidai da mu da muka yini muna faman aiki, muka kuma sha zafin rana.’