Skip to content
Mattiyu 17:22-23

Yesu ya sāke annabta mutuwarsa

Mattiyu 17:22-23
22
Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
23
Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options