Skip to content
Mattiyu 17:22-23

Mattiyu 17:22-23

22
Da suka taru a Galili, sai ya ce musu, “Za a bashe Ɗan Mutum, a hannun mutane.
23
Za su kashe shi, a rana ta uku kuma za a tashe shi.” Almajiran kuwa suka cika da baƙin ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options